Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Portuguese Português
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • Ana Alhinin Rasuwar Mace 'Yar Jarida Ta Farko A Nijar

    Ana Alhinin Rasuwar Mace 'Yar Jarida Ta Farko A Nijar

    Oct 30, 2018 15:09

    Kafofin yada labarai da manyan jami'ai da sauren al'umma a Nijar, na ci gaba da nuna alhini dangane da rasuwar Mariama Keita, mace ta farko data fara aikin jarida a kasar.

  • Nijar : Matsalar Tsaro Na Barazana Ga Sha'anin Noma

    Nijar : Matsalar Tsaro Na Barazana Ga Sha'anin Noma

    Oct 20, 2018 11:08

    Hukumar kula da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani rahoto wanda ke cewa mastalar da ake fama da ita a wasu yankunan dake karkashin dokar ta baci a Nijar, na iya hadassa koma baya wajen samun albarkacin gona.

  • An Kara Karfafa Tsaro A Kan Iyakokin Najeriya Da Nijer

    An Kara Karfafa Tsaro A Kan Iyakokin Najeriya Da Nijer

    Oct 16, 2018 06:31

    Gwamnatin jumhuriyar Nijer ta kara karkafa harkokin tsaro a kan iyakarta fa tarayyar Najeriya

  • Nijar Ta Kori Likitar (Doctors Without Borders), Saboda Zuzuta Alkalumman Mace Macen Yara

    Nijar Ta Kori Likitar (Doctors Without Borders), Saboda Zuzuta Alkalumman Mace Macen Yara

    Oct 03, 2018 17:55

    Hukumomi a Jamhuriya Nijar sun sanar da korar wata likitar yara ta kungiyar likitoci marar iyaka wato (Doctors Without Borders) ta Switzerland, saboda zarginta da azuzuta alkalumman mace-macen yara kanana a garin Magaria dake jihar Zinder.

  • An Kashe Mutane Akalla 20 A Kan Iyakokin Niger Da Mali

    An Kashe Mutane Akalla 20 A Kan Iyakokin Niger Da Mali

    Oct 01, 2018 19:04

    Mutane akalla 20 ne aka tabbatar da mutuwar a kan iyakokin kasashen Niger da Mali

  • Malaman Jami'a A jumhuriyar Niger Sun Kawo Karshen Yajin Aiki

    Malaman Jami'a A jumhuriyar Niger Sun Kawo Karshen Yajin Aiki

    Oct 01, 2018 19:03

    Malaman jami'a a jumhuriyar Niger sun kawo karshen yajin aikin da suka shiga kimain wata guda da ya gabata don neman albashinsu da kuma wasu bukatu da suka shafi harkar gudanarwa na jami'o'in kasar.

  • Nijar Ta Maido Da Harajin Kiran Waya Na Kasa Da Kasa

    Nijar Ta Maido Da Harajin Kiran Waya Na Kasa Da Kasa

    Oct 01, 2018 05:42

    Gwamnatin Jamhuriya Nijar, ta ce zata dawo da haraji kan kira waya na kasa kasa, a shekara ta 2019 mai zuwa, bayan soke hakan a shekarar nan ta 2018.

  • Cutar Kwalara Ta Salwanta Rayukan Mutum 67 A Nijer

    Cutar Kwalara Ta Salwanta Rayukan Mutum 67 A Nijer

    Sep 27, 2018 19:26

    Ma'aikatar kiyon lafiya ta kasar Nijer ta sanar da mutuwar mutum 67 sanadiyar cutar kwalara a kasar

  • MSF Ta yi Gargadi Akan Yawan Mace Macen Yara A Nijar

    MSF Ta yi Gargadi Akan Yawan Mace Macen Yara A Nijar

    Sep 25, 2018 16:29

    Kungiyar likitoci marar iyaka ta (Médecins sans frontières), ta yi gargadi akan yawan mace macen yara 'yan kasa da shekara 5 a Kudancin Jamhuriya Nijar.

  • An Sace Wani Dan Kasar Italiya A Nijer

    An Sace Wani Dan Kasar Italiya A Nijer

    Sep 19, 2018 12:33

    Hukumomin birnin Yamai sun tabbatar da sace wani Limamin coci dan kasar Italya a kan iyakar kasar da Burkina Faso

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Radiyo
    Shirye-Shirye
    Kundi
    Hannunka Mai Sanda
    Mitoci
    Da haihuwa shafin
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS