Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Portuguese Português
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zanga A Nijer

    An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zanga A Nijer

    Sep 09, 2018 19:04

    Gamayayyar kungiyoyin fararan hullan da 'yan siyasa na jamhoriyar Nijer sun gudanar da zanga-zangar gami da taron gangami a birnin Yamai.

  • An Gudanar Da Gagaruman Zanga-Zanga A Nijer

    An Gudanar Da Gagaruman Zanga-Zanga A Nijer

    Sep 09, 2018 19:03

    Gamayayyar kungiyoyin fararan hullan da 'yan siyasa na jamhoriyar Nijer sun gudanar da zanga-zangar gami da taron gangami a birnin Yamai.

  • Shugaban Kasar Niger: Tushen Warware Matsalar Bakin Haure A Turai Yana Kasar Libya

    Shugaban Kasar Niger: Tushen Warware Matsalar Bakin Haure A Turai Yana Kasar Libya

    Aug 18, 2018 06:30

    Shugaban kasar Niger Mohammad Yusuf ya bayyana cewa hanyar warware kwararan yan gudun hijira da suke kwarara zuwa kasashen turai ta kasar Libya.

  • Fiye Da 'Yan Ci Rani 120 Ne Aka Tseratar Da Su A Kan Iyakokin Nijar Da Aljeriya

    Fiye Da 'Yan Ci Rani 120 Ne Aka Tseratar Da Su A Kan Iyakokin Nijar Da Aljeriya

    Aug 11, 2018 19:21

    Majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa, an tseratar da 'yan ci rani fiye da 120 da suka shiga mawuyacin hali a kan iyakokin jamhuriyar Nijar da Aljeriya.

  • Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 22 A Nijer

    Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 22 A Nijer

    Aug 09, 2018 11:56

    Ministan dake kula da Ayyukan Agaji da Bala'i na dabi'a a Nijer ya sanar da cewa ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake yi a kasar ya janyo ambaliyar ruwa, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutum 22 sannan wasu da dama sun rasa mahalinsu.

  • Yawan Mutanen Da Cutar Kolera Ta Kasashe A Jumhuriyar Niger Ya Kai Mutun 11

    Yawan Mutanen Da Cutar Kolera Ta Kasashe A Jumhuriyar Niger Ya Kai Mutun 11

    Aug 08, 2018 11:55

    Yawan mutanen da cutar kolera ta kashe a jihar Maradi na jumhuriyar Niger ya kai 11.

  • Nijar Na Bikin Cika Shekaru 58 Da Samun 'Yancin Kai

    Nijar Na Bikin Cika Shekaru 58 Da Samun 'Yancin Kai

    Aug 03, 2018 08:03

    Yau Juma'a 3 ga watan Agusta 2018, Kasar Nijar ta cika shekaru 58 da samun 'yankin kai, daga turawa 'yan mulkin mallaka na Faransa.

  • Sojojin Jamhuriyar Niger Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Boko Haram Masu Yawa

    Sojojin Jamhuriyar Niger Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Boko Haram Masu Yawa

    Jul 22, 2018 12:01

    Ma'aikatar tsaron Jamhuriyar Niger ta sanar da cewa: Sojojin gwamnatin kasar sun yi nasarar halaka mayakan kungiyar Boko Haram akalla 10 a yankin kudu maso gabashin kasar.

  • MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar

    MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar

    Jul 21, 2018 05:48

    Wakilin musamman na sakatare Janar na MDD, a yammacin Afrika, Mohamed Ibn Chambas, ya shaida wa kwamitin tsaron MDD, yadda rikicin Mali ke dada shafar makobtanta musamman Nijar da Burkina Faso.

  • Ambaliyar Ruwa Ya Ci Rayukan Mutane 13 A Nijer

    Ambaliyar Ruwa Ya Ci Rayukan Mutane 13 A Nijer

    Jul 20, 2018 18:12

    A jamhoriyar Nijer, kimanin mutane 13 ne suka rasu rayukansu a wasu sassan kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Radiyo
    Shirye-Shirye
    Kundi
    Hannunka Mai Sanda
    Mitoci
    Da haihuwa shafin
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS